labari mai dadinji ka shiga wannan link din Domin samun labarin👇
Gwamnatin tarayya za ta tallafawa iyalai miliyan 15 karkashin shirin CCT inda za a biya duk wanda ya amfana N75,000 . Minister jinkai da cigaban alumma Dr. Edu ta kuma bayyana cewa mutane miliyan 1.5 za su ci gajiyar shirin GEEP wanda zai fara a watan Oktoban 2023. Duk wanda ya ci gajiyar shirin zai karbi N50,000 a karkashin shirin bada rance lna matan Kasuwar GEEP, yan kasuwa, da shirin ba manoma bashi. Za a biya kudaden ne a matakai 3 da mutane 500,000 a kowane mataki. Ahmad Muhammad